Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Yanzu-yanzu: Ganduje ya tsige sarki Sanusi II

Published

on

Kai tsaye da Gwmanatin Kano ta sanar da tsige sarkin Kano

Gwamnatin jihar Kano ta sanar da cewa ta tsige sarkin Kano daga mukamin sa.

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ne ya sanar da hakan a yayin zaman majalisar zartarwa.

Kazalika Gwamna Ganduje ya ce nan gaba kadan za’a sanar da wanda zai gaji sarkin

Muna dauke da cigaban labarin nan gaba kadan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!