Connect with us

Tsaro

Amurka ta kashe jagoran mayakan ISIS na duniya a Najeriya

Published

on

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce sojojin kasarsa sun yi nasarar hallaka Mataimakin Shugaban Ƙungiyar ISIS na duniya da ke ɓoye a Najeriya.

Trump ya ce sun samu nasarar kawar da Abu-Bilal al-Minuki a wani harin haɗin gwiwar dakarun ƙasarsa da na Najeriya suka kai a daren jiya Juma’a bayan samun bayanan sirri kan wurin da Abu Bilal yake ɓoye a Najeriya.

Trump ya bayyana haka ne a shafinsa na Truth Social inda ya bayyana cewa Abu Bilal Al-Munki bai san cewa Amurka na bibiyar sa kuma suna da majiyoyi da ke sanar da su duk halin da yake ciki ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!