Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An horas da matasa dabarun wayar da kan mutane don ci gaba da ɗorewar zaman lafiya

Published

on

Cibiyar bada horo kan ayyuka na musamman ta African Coaches Initiative horas da matasa a nan Kano kan hanyoyin tabbatar da zaman lafiya.

Yayin taron an horas da matasa kan dabarun wayar da kan mutane domin ci gaba da ɗorewar zaman lafiya.

Maryam Ado Haruna ita ce, jami’ar tsara shirin ta yi mana ƙarin haske kan taron.

Wasu daga cikin waɗanda suka amfana da horon sun bayyana mana alfanin da irin wannan taruka ke yi musamman wajen wanzar da zaman lafiya.

Taron ya samu halartar matasa daga ƙungiyoyin al’umma da ƴan jarida da kuma jami’an hukumomin gwamnati.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!