Connect with us

Labarai

ASUU ta bai wa gwamnatin jihar Gombe wa’adin mako 2

Published

on

Ƙungiyar Malaman jami’o’i ta kasa ASUU reshen Jami’ar Jihar Gombe, ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin kwanaki 14 kan ta biya buƙatunta ko kuma ta tsunduma yajin aikin sai Baba ta gani.

 

Ƙungiyar ta ce, yajin aikin zai fara ne daga ranar 25 ga watannan da muke ciki na Agusta idan ba a warware matsalolin da ta gabatar ba.

 

Buƙatun sun haɗa da biyan basussukan alawus-alawus na malamai da biyan bashin mafi ƙarancin albashi, da kuma aiwatar da yarjejeniyar da gwamnatin tarayya ta kulla da ASUU a shekarar 2025.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!