

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan da shekarar 2026 Najeriya za ta samu nasara kan matsalar ’yan bindiga da ta’addanci....
Hukumar Hana Sha da Safarar Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, reshen Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, ta ce daga farkon shekarar 2025 zuwa yanzu...
Kotun kasar Malesiya ta daure tsohon firaministan kasar Najib Razak na tsawon shekaru 15 sakamakon sabuwar tuhumar da ta same shi da laifin almubazzaranci da dukiyar...
Wani mummunan tashin bam ya auku a wani masallaci dake kasuwar Gamboru a cikin birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya. Lamarin...
Wasu yan ta’adda sun kai hari wani sansanin jami’an tsaro na Civil Defence da ke kauyen Ibrahim Leteh da ke kan hanyar Wawa Lumma a karamar...
Rundunar Sojojin kasar nan sun dakile yunƙurin garkuwa da wasu fasinjoji a kan hanyar Otukpo zuwa Enugu a Jihar Benue, inda suka ceto fasinjojin su 24...
Wata Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da belin wucin gadi ga tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami SAN, a shari’ar da Hukumar EFCC ta...
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa hukumomin tsaro na aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta a kasar domin gano tare da rufe asusun da ‘yan...
Rundunar tsaron Civil Defence a jihar Kano ta ce ta shirya tsaf domin tabbatar da tsaro a lokacin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar Shekara a fadin jihar....
Tsagin jam’iyyar NNPP a nan Kano yayi watsi da taron da jam’iyyar ta gudanar a Birnin tarayya Abuja, wanda ta bayyana shi a matsayin haramtacce. ...