

Gwamnatin Jihar Neja ta bayar da umarnin rufe wurin haƙar ma’adanai na Zuzungi Kataeregi da ke Karamar Hukumar Katcha na wucin gadi bayan wani rikici da...
Majalisar wakilan a Najeriya za ta gudanar da zaman gaggawa a ranar Talata domin tattauna batun ranakun babban zaben shekarar 2027. A cikin wata sanarwa...
Shugaban Amurka Trump ya ce zai kauce wa Majalisar Dokoki tare da tilasta sabbin dokoki masu tsauri na tantance masu kaɗa ƙuri’a kafin zaɓen tsakiyar wa’adi...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana cewa tana duba koken da aka gabatar kan haduwar ranakun zaben 2027 da watan Azumin Ramadan....
Rundunar ’yan sanda ta Jihar Adamawa ta kara tsaurara matakan tsaro gabanin ziyarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ake sa ran zai kai jihar ranar Litinin...
Hukumar hana fasa kauri ta kasa ta kama kunshi 22 na hodar iblis mai nauyin kilo 25 da darajarta ta kai Naira biliyan daya. Shugaban hukumar,...
Wani Farfesa a fannin Tsaro da Dabarun Yaƙi a Cibiyar Koyon Aikin Soja ta Najeriya da ke Kaduna, Nigerian Defence Academy, Farfesa Abiodun Oluwadare, ya bayyana...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya zaɓi Amb. Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON). Wata sanarwa da ta fito daga mai...
Kwamitin gwamnatin Kano mai aikin tsaftace tashoshin mota da kasuwanni, wuraren taruwar jama’a da kuma yaƙi da kayan maye, ya ƙwato tarin miyagun ƙwayoyi da gurɓattu...
Rundunar sojin kasar nan, ta ce dakarunta sun daƙile wani hari da yan tada kayar baya na ISWAP suka kai kan sansanin soji da ke Auno...