

Yayin da ake shirin fara Gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 da za a gudanar a ƙasashen Amurka, Canada da Mexico, idanuwan masu sha’awar ƙwallon...
Majalisar Wakilai ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya da zai bai wa jihohi damar kafa rundunar ’yan sandansu, bayan da mambobi 289 cikin...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce gobara mai tsanani ta tashi a daren ranar 11 ga Yuni, 2026, a kan titin Murtala Mohammed Way...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sauya sunan Cibiyar Nazarin Man Fetur da aka kammala a Kaduna zuwa Jami’ar Kimiyyar Ƙasa da Fasahar Injiniya...
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da harkokin asusun gwamnati ya bayar da umarnin kamo tsohon Babban Daraktan Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, bayan...
Rundunar ‘yan sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta sanar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu da ke addabar al’ummomin yankin Abuja, yayin da aka ceto mutane...
Majalisar Wakilai ta bukaci shugabannin hukumomin tsaro da su yi murabus cikin mutunci idan har matsalar rashin tsaro ta ci gaba a kasar nan cikin wa’adin...
Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya yi hasashen cewa bashin wajen Najeriya zai karu zuwa dala biliyan 72.6 nan da shekarar 2027, daga dala biliyan 51.9...
Majalisar Dattawa Ta Nemi Haramta Shigo da Yaduddukan Kasashen Waje Domin Farfado da Masana’antar Yadi Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta haramta shigo...
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360, galibinsu mata da kananan yara, da ’yan ta’adda suka sace daga garin...