

Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce aƙalla jami’an lafiya 70 ne suka gamu da cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo, kuma cikinsu 17 sun rasa ransu....
Tsohon Shugaban Ƙasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya bukaci ‘yan Najeriya da su haɗa kai domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da ta...
Shugaban Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA), Alhaji Faisal Mahmud Kabir, ya bayyana damuwarsa kan yawaitar samun saɓani tsakanin jami’an KAROTA da...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da hana zirga-zirga a kananan hukumomin Dawakin Kudu da Warawa daga karfe 12 na rana zuwa 5 na yamma...
Gwamnatin Jihar Kano ta fara rangadin duba ƙananan matatun ruwa da ke samar da ruwan sha ga al’ummomin karkara, a wani ɓangare na shirin farfaɗo da...
Mataimakin babban kwamandan Hisbah Dakta Mujahiddeen Aminudden ne ya bayyana haka a wani sakon murya daya aikewa Freedom Rediyo. Ya ce Hisba karkashin shirin operation...
Har kawo wannan lokaci da muka sami wannan rahoton babu wata sanarwa a hukumance da ta tabbatar da hakan, sai dai wakilin mu Abdurrahman Hamisu Namadina...
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce mutuwar tsohon Janar din soja, Major General Abubakar Rabe, a hannun masu garkuwa da mutane na nuna yadda...
Jam’iyyar NDC ta musanta rahotannin da ake yadawa cewa ɗan takararta na mataimakin shugaban ƙasa a zaɓen 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa...
Masu zanga-zangar, wadanda ke neman gwamnati ta dauki matakan gaggawa wajen inganta tsaro, sun toshe wata gada da ke kan hanyar Karu–Nyanya Expressway, wadda ke hada...