

Bankin Duniya ya ce gyare-gyaren tattalin arziki da Najeriya ke yi sun fara haifar da sakamako mai kyau. Rahoton ya nuna cewa tattalin arzikin ƙasar ya...
Ministan lafiya na Lebanon ya ce daruruwan mutane ne suka jikkata wasu kuma suka mutu a sassan kasar, bayan da sojojin Isra’ila suka kaddamar da mafi...
Wani Ruwan sama kamar da bakin kwarya yayi sanadiyar lalata sabuwar tashar bas da aka kashe biliyoyin Nairori wajen gina ta a birnin tarayya Abuja. Rahotanni...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ya amince da dakatar da kai hare-hare kan Iran na tsawon makonni biyu, domin ba da damar kammala tattaunawar zaman...
Wasu da ake zargin ‘yan Boko Haram ne sun kai hari a ƙauyen Awapul da ke ƙaramar hukumar Chibok a jihar Borno. Rahotanni sun ce maharan...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani shiri na biyan bashin wutar lantarki da ya kai naira tiriliyan 3.3, domin gyara matsalolin da suka...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta umarci duka kwamishinoninta da su dakatar da shirin sabunta rijistar zaɓe. A makon jiya ne hukumat INEC...
Kungiyar mabiya addinin Kirista ta kasa CAN ta bukaci ‘yan Najeriya da su rungumi hadin kai a tsakanin su Ta cikin wani sako da ya...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC baya a zaɓen...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya bai wa Iran wa’adin kwana biyu ta amince da ”yarjejeniya” ta kuma buɗe mashigar Hormuz ko ”mu yi mata...