

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta ce, sama da mutum dubu 40 ne suka mutu cikin shekara guda sakamakon hadarurruka daban-daban a fadin kasar....
Gwamnatin tarayya ta bayyana yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta fara a matsayin abin da ya saba wa doka....
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce, gwamnatinsa ta dawo da martabar sababbin Masarautu ne domin gina sabbin Birane a jihar. Gwamna Ganduje ya...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA shiyyar Kano, ta ce, ta samu nasarar kama sama da mutane 84 a wani samame da ta...
Wani masani a fannin kiwon lafiya da ke aiki a Asibitin Abubakar Imam a jihar Kano Dakta Kamal Ahmad Habib ya bayyana cewa karancin shan ruwa...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, ta ce ta samu nasarar kama mutane 185 a Abuja da Kano bisa zargin da suka...
Mai martaba sarkin Karaye Dakta Ibrahim Abubakar II, ya nada Alhaji Umar Musa Kwankwaso a matsayin sabon Majidadin Karaye. Sanarwar nadin na kunshe cikin wata wasika...
Akalla mutane 14 ne suka mutu a kasar Kamaru sakamakon wani mummunar hatsarin da wata mota kirar Bus ta yi a yankin arewa maso gabashin kasar....
Tsohon mataimakin shugaban kasa, kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyara PDP a zaɓen bana Alhaji Atiku Abubakar, ya halarci zaman kotun da ake ci gaba...
Mataimakin shugaban Majalisar Wakilai Ahmed Idris Wase, ya gabatar da korafi a kan matakin uwar jam’iyyarsu ta APC, bisa raba muƙaman shugabannin majalisa ta goma ga...