Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Litinin, ta yanke wa wani mutum mai suna Shafi’u Abubakar, mai shekaru 38 hukuncin kisa...
Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba El-mustapha ta gano tare da kama wasu na’urori da ake yin amfani da su...
Rundunar sojin Najeriya ta Operation Safe Haven, ta kama manyan yan fashi 4 tare da ƙwato bindigu da harsasai a jihar Filato. Jamiʼin yada labaran...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta sanar da dage taron kwamitin zartaswarta na ƙasa karo na 99, wanda aka shirya gudanarwa ranar Talata, 27 ga watan nan...
Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin mai mutane tara domin gudanar da bincike kan zargin biyan albashi ga ma’aikatan kananan hukumomi su 379 da ba...
Kungiyar rajin tabbatar da adalci da daidato da yaki da cin hanci da rashawa SERAP ta yi karar babban bankin kasa CBN kan rashin bada cikakkun...
Dakarun rundunar sojin Najeriya na Operation Fansan Yamma sun hallaka wasu ƴan bindiga 21 a dajin Shawu da ke yankin karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina....
Kungiyar yan kasuwar Singa da ke Kano, AMATA ta bukaci gwamnatin Kano karkashin Gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf da ta waiwayi kasuwar donin cika alkawarin da...
Hukumar kura da Zirga-zargar ababen hawa ta Kano KAROTA, ta gargadi masu kasa kayayyakin sayarwa a gadar sama da ke Sabon Titin Ɗorayi. Mataimakin Shugaban...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya dauki daliban da gwamnatin Kano ta kai su karatu kasar Cyprus su 84 aiki. Gwamnan ya bayyana...