Jam’iyyar APC a Kano ta zargi gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, da yunkurin kitsa yadda za’a kwashe kudaden kananan hukumomi sama da biliyan takwas domin...
Gwamnatin jihar Filato ta tabbatar da mutuwar fiye da mutane Saba’in da shida a wani hari da wasu da ba’asan ko su waye ba suka kai...
Kafafen yaɗa labaran Isra’ila da wasu ƙasashen Larabawa sun ce Hamas da ƙungiyar Islamic Jihad sun ki amincewa da wata yarjejeniyar kawo karshen yaƙi a Gaza,...
Tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya musanta zarge-zargen satar dukiyar ƙasa da ake yi masa a wani rahoton Mai Bincike na Musamman kan harkokin...
Rundunar ‘yan Sandan jihar Kano, ta sanar da sunayen wasu mutane 72 da ta ke zarginsu da laifin bijirewa shirinta na samar da zaman lafiya ta...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta sahale ƙudurin dokar kasafin kuɗin baɗi na fiye da Naira biliyan 437 i zuwa doka. Ƙudurin kasafin, ya samu wannan nasara...
Rundunar ‘yan Jihar Jigawa ta ce, ta samu nasarar kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da laifin hada kai da kuma bai wa wasu masu...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta karba tare da amincewa da rahoton gyaran kasafin kuɗin ƙananan hukumomi na bana. Majalisar ta amince da rahoton ne bayan da...
Dan siyasar nan a nan Kano Muttaka Darma, ya bayyaana rashin ilimi a matsayin babban dalilin da hana magoya bayan darikar Kwankwasiyya fahimtar yaren Kotu dangane...
Matashin nan na jam’iyyar APC Ahmad A.K, ya bayyana cewa, Gwamnatin Gawuna gwamnatin Alheri ce wadda babu ramuwar gayya a tare da ita. Shiga adireshin da ke...