Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta cafke wasu daga cikin bata -garin da ta ke zargi da tayar da fadan daba a unguwannin Dan’agundi da Kofar...
Gwamnatin tarayya, ta bai wa manyan makarantun gaba da Sakandare umarnin rika fitar da sanarwa a kafafen yada labarai duk yayin da suke shirin daukar sabbin...
Gwamnatin tarayya, ta bayyana damuwa bisa yadda masu safarar mutane ke kara yawaita musamman ma ta hanyar kafar Internet da kuma suke amfani da hanyar wajen...
Gwamnatin tarayya, ta ce, za ta myar da harkokin Biza zuwa kafar Internet watau e-Visa daga ranar 1 ga watan Mayu. Ministan harkokin cikin gida na...
Ministan gidaje da raya birane Alhaji Yusuf Abdullahi ATA, ya bayyana kaduwarsa bisa rasuwar marigayi Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sunusi. Ministan ta cikin wata sanarwa da...
Wasu daurarru da ke zaman jiran shari’a a gidan gyaran hali na Kaduna, sun bukaci shugaba Tinubu da majalisun tarayya da su samar da dokar magance...
Yayin da cutar Sankarau ke ci gaba da yaduwa cikin gaggawa a wasu daga cikin hohin Arewacin kasar nan, rahotonni sun tabbatar da mutuwar yara 60...
Gwamnatin jihar Kano, ta bayar da kwangilar aikin magance matsalar zaizayar kasa a yankunan Gayawa da Bulbula a kan kudi Naira Miliyan dubu takwas da dari...
Mazauna gidajen ma’aikatan hukumar filin jirgin sama watau Aviation Quarters da ke nan Kano, sun bukaci gwamnatin tarayya da ta shiga tsakanin su da hukumar filin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta ce, ta shirye-shiryen gurfanar da Murja Ibrahim Kunya a gaban kotu bayan da ta sake cafke...