

Majalisar Koli ta Shari’ar addinin musulunci ta kasa ta bayyana damuwa kan wasu kalamai da wani malamin Coci, Rabaran Ezekiel Dachomo, ya yi, da ta ce...
Kwamitin hadakar kungiyar samar da cigaban siyasa ta kasa CPAC ta bukaci gwamnatin tarayyar da ta gaggauta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa bai ji daɗin naɗin Mojtaba Khamenei a matsayin sabon jagoran addinin Iran ba kamar yadda gidan talabijin na Fox...
Hukumar Hisba ta ce za ta hukunta duk wanda ta samu ya na aikata ba dai-dai ba a masallatan da ake gudanar da sallar Ittikafi musamman...
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya sanya dokar hana fita ta awanni 24 a ƙaramar hukumar Lamurde sakamakon sake barkewar rikicin ƙabilanci a wasu sassan yankin....
Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da ba da gudummawa wajan tallafawa harkokin tsaro. Shugaban hukumar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ba gaskiya ba ne rade radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta na cewa za a gudanar da...
Tsohon shugaban kasar nan, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa rashin shugabanci na gari shi ne babban abin da ke kawo cikas ga ci gaban kasashen...
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da asusun gwamnati ya yi barazanar kama wasu tsoffin manyan jami’an kamfanim mai na NNPCL bisa zargin rashin bayyana yadda aka...
Majalisar dokokin Kano ta gayyaci mataimakin gwamna kwamred Aminu Abdussalam Gwarzo da yaje ya kare kansa dangane da wasu zarge-zarge da ake masa ta hanyar aika...