

Dakarun rundunar sojin Najeriya, sun kashe wani jagoran yan ta’adda a Jihar Kogi, bayan wani farmaki da suka kai a dajin Adankolo da ke Lokoja. ...
Kungiyar da ke yaki da cin hanci da rashawa da sanya idanu kan harkokin siyasa a Najeriya CISLAC, ta zargi jagororin siyasar Kano da ingiza matasa...
Kungiyar kare haƙƙin bilʼadama ta Amnesty International ta ƙaddamar da bincike don gano ƴan siyasa da ke daukar nauyin faɗace-faɗacen daba a Kano. Babban Daraktan Kungiyar...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta kisan mutane biyar a jihar yayin rantsar da mataimakin Gwamna a ranar Talatar nan. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa...
Kwamitin Hadin Gwiwa na ma’aikatan Jami’a JAC, ya ce hadakar kungiyoyin manyan ma’aiktan jami’o’in Najeriya za su dakatar da yajin aiki ranar litinin mai zuwa. Hakan...
Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa, INEC, Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana damuwa matuka kan yadda matsalar tsaro ke kara ta’azzara a sassan kasar nan, yana mai...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau mai kashe kwakwalwa da aka samu a wasu sassan jihar. Kwamishinan Lafiya na...
Gwamnatin kasar Zambia ta ce ba za ta amince da shirin taimakon kuɗaɗen tallafin lafiyar Amurka ba, wanda akai masa dabaibayi da wasu shariɗodin da suka...


Dakarun sojin Najeriya sun hallaka wasu manyan jagororin ‘yan bindiga biyu, Anaruwa da Gomina, tare da wasu mutum bakwai a jerin hare-haren da aka gudanar cikin...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce, Iran ta kai wasu ƙananan hare-hare a yankin mashigin Hormuz, amma bai haifar da babbar illa ga jiragen ruwa ba....