

Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta kama wata ’yar ƙasar Afirka ta Kudu mai shekara 38 Will Jessica Ann a...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce za ta gurfanar da Adeniyi Adeyemi, wanda ake zargi da bayyana kansa a matsayin Darakta Janar na wata hukumar bogi...
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, na shirin gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 ga Majalisar Dokokin jihar a yau Juma’a, bayan da majalisar ta amince da...
Jam’iyyar SDP ta soki matakin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na naɗa Shugaban Ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, a matsayin shugaban kwamitin da zai tsara dokar aiwatar da kafa...
Shugaban ƙasar Zimbabwe, Emmerson Mnangagwa, ya tsawaita wa’adin mulkinsa da karin shekaru 2, lamarin da zai ba shi damar ci gaba da zama shugaban ƙasar har...
Gwamnonin jihohin Arewa sun kafa Asusun Tsaron Arewacin Najeriya, tare da rantsar da kwamitin amintattu da zai kula da tafiyar da asusun. Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa,...
Mazauna unguwar Dorayi bayan gidan Sarkin Dutse sun koka kan matsalar ambaliyar Ruwa a a yankin, tare da neman daukin mahukunta. Hakan na cikin wata...
Rundunar sojin Najeriya ta ce, mutane shida da ake zargin yan ƙungiyar tada ƙayar baya na ISWAP ne, tare da iyalansu, sun miƙa wuya ga dakarun...
Babban Daraktan Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano, Farfesa Salisu Ahmad Ibrahim, ya ɗauki matakan ladabtarwa kan wasu ma’aikatan cibiyoyin lafiya da...
Akalla mutane bakwai ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 53 suka jikkata sakamakon wata iska mai ƙarfi da ta haddasa barna a ƙananan hukumomi 13...