

Tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan, ya musanta rahoton da ke zargin cewa an yi masa tayin Naira biliyan 500 ko kuma ya na da hannu a...
Gwamnatin jihar Katsina ta dauki sabbin Malamai dubu biyu da dari da hamsin da Takwas da zasu koyar a makarantun Furamare a fadin jihar. Da...
Gwamnatin Tarayya da hadin guiwar Jihar Kano zasu fara Noman ciyawar da Zata fi shinkafa da alkama daraja. Ministan Bunkasa harkokin Kiwo na Idi Maiha Mukhtar,...
Gwamnatin Najeriya na fuskantar sabon suka bayan cece-kuce da ya biyo bayan rahoton Asusun Lamuni na Duniya (IMF) cewa an kashe sama da naira tiriliyan 8...
Malaman makarantun firamare da sakandare a birnin tarayya Abuja ƙarƙashin ƙungiyar Malamai ta Najeriya NUT, sun hana Shugaban Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta birnin Emeka...
Aƙalla ɗaurarru 52 sun fara rubuta jarabawar NECO da NABAIS a Kano Aƙalla ɗaurarru 52 da ke gidajen ajiya da gyaran hali a Jihar Kano sun...
Ƙungiyar Lauyoyi ta Najeriya NBA reshen jihar Kano, ta zargi Rundunar ƴan Sandan Jihar da tsare wani lauya Barista Mustapha Abubakar Adam ba bisa ƙa’ida ba....
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci ƴan wasan da za su wakilci Najeriya a gasar wasannin Commonwealth ta 2026 da za a gudanar a birnin...
Farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya na ci gaba da faɗuwa bayan shugaban Amurka Donald Trump, ya bayyana cewa tattaunawar da ake yi tsakanin Iran da...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai ƙaddamar da wani littafin tunawa da marigayi tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, a yayin bikin cikar shekara guda da rasuwarsa....