

Kungiyar Jama’atu Nasril Islam ta Najeriya, ta bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta tsige Shugaban Hukumar Zabe INEC, Farfesa Joash Amupitan. Sakataren Janar...
Hukumar Kula da yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewa za’a samu yanayin kwallewar Rana daga yau Litinin zuwa Laraba a wasu sassan kasar nan....
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi baƙuncin shugaban rundunar sojin Amurka ta Afirka AFRICOM, Janar Dagvin Anderson, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Ziyarar...
Rundunar ’yan sandan Najeriya, ta ce, akalla Jami’anta kimanin dubu biyar ne za su yi ritaya a shekarar nan da muke ciki. Mataimakin Kwamishinan ’Yan...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ayyana dokar ta-baci a ɓangaren lafiya a faɗin Najeriya sakamakon ƙalubalen da iskar Gas da dangogin sa ke haifarwa na...
Rahotonni sun tabbatar da cewar an dawo da wutar lantarki a ofishin Jakadancin Najeriya a Afrika ta Kudu bayan katse ta, ta dalilin tulin bashi. Babban...
Mai Martaba sarkin Kano khalifa Muhammadu Sunusi II, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kafa l kotu ta musamman da za ta rika hukunta masu safarar...
Gamayyar kungiyoyin ƙwadagon Najeriya na NLC da TUC, sun bayyana shirin su na gudanar da zanga-zangar goyon baya a gobe Talata 3 ga Fabrairu domin tallafa...
Rundunar ‘ƴan sandan jihar Kaduna ta ce mutum 80 daga cikin masu ibada da aka sace sun koma gida, makonni bayan aukuwar lamarin. Mutanen na...
Ministan Tsaron ƙasar nan Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa yana daga cikin mutanen da masu shirin juyin mulki suka sa a jerin waɗanda...