

Kungiyar SERAP ta gurfanar da da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, da shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, kotu saboda kin bincikar zargin cewa ‘yan majalisa...
Allah ya yi wa fitaccen jarumin Kannywood din nan Mato Na Mato, wanda aka fi sani da Malam Nata’ala a cikin shiri mai dogon zango na...
Tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa kuma Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya dora alhakin sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake kallon suna da...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa Najeriya ƙasa ce mai mutunta bambancin addinai, tare da kare ‘yan ƙasar ba tare da nuna wariya ba....
Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump, ya bayyana cewa, ya bai wa ma’aikatar Tsaron kasarsa (Pentagon) umarni kan ta fara shirin ɗaukar matakin soji kan Najeriya, bisa...
Ma’aikatar Muhalli da sauyin yanayi ta Jihar Kano ta yaba da yadda matasa masu yiwa kasa hidima NYSC, a sakatariyar Audu Bako suka gudanar da gangamin...
Masu zanga-zanga sun sake fitowa kan tituna a Tanzaniya karo na uku, duk da gargadin da hafsan sojin kasar ya yi musu na su dakatar da...
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta umarci mambobinta su ci gaba da shirin gudanar da babban taronta na kasa duk da umarnin wata kotu da ya...
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump, ta sake sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu matsala ta musamman saboda zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Wannan zargi...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta sanar da ci gaba da aikin yin rajistar sabbin jam’iyyun siyasa. Hukumar ta bayyana cewa daga cikin...