Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta hada kai da kungiyar yan Jaridu ta kasa NUJ wajen zakulo ma’aikatan Jarida da suka bar aiki a duk...
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda tara. Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya sanar da hakan a jiya Laraba,...
Shugaban hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya ICPC Dakta Musa Adamu Aliyu, SAN ya ce jihar Jigawa ce ta fi kowace jiha wajen...
Jam’iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da kamawa tare da tsare tsohon gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal, lamarin da ta ce jam’iyyar APC ce...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gargadi mamallaka baburan Adaidaita sahu kan su guje wa bai wa kananan yara baburan suna hawa kan titunan jihar tare...
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya nuna kaɗuwarsa kan rasuwar tsohon ministan noma, Cif Audu Ogbeh. Shettima ya bayyana haka ne lokacin da ya jagoranci...
Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta zargi hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC da cewa ta zama ƴar koren jam’iyya mai mulki ta APC,...
Rikici ya sake ɓarkewa a gabashin Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo tsakanin ƴan tawayen AFC da na M23 da kuma dakarun sojin Congo masu samun goyon bayan ƙungiyar...
Gwamnatin jihar Sakoto, ta ce, za ta gyara manyan asibitocin jihar guda 21 domin ganin tsarinsu ya yi dai-dai da na zamani. Kwamishinan lafiya na...
Asusun tallafa wa manyan makarantun gaba da sakandare na Najeriya Tetfund, ya ce, ya fitar da sama da naira biliyan 100 domin kara inganta fannin koyar...