

Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II kuma tsoho gwamnan Babban Bankin kasa CBN, ya bayyana cewa tsoron hare-haren Boko Haram ne ya sa tsohon shugaban kasa...
Ma’aikatar Sufuri ta Jihar Kano, ta kafa kwamiti na musamman domin ingantawa da tabbatar da tsarin aiki mai ɗorewa a ma’aikatar. Wannan mataki na daga cikin...
Shugaba Trump na Amurka ya sauka a birnin Tokyo na ƙasar Japan a wata ziyara da ya ke yi a yankin Asia. Mista Trump zai gana...
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za’a samu yanayin Hazo da kuma ruwan sama a wasu sassan Najeriya nan daga yau...
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana bayyana kaduwa tare da mika jajensa da ta’aziyyarsa bisa rasuwar wasu matasa da suka sakamakon hatsarin jirgin ruwa...
Shirin tabbatar da ganin gwamnati na bin ka’idoji wajen gudanar da ayyukanta SERAP ta bukaci babban jami’in gudanarwa na Kamfanin Mai na Ƙasa Bayo Ojulari da...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Sulaiman Nura Ado, mai kimanin shekaru 14, sakamakon nutsewar da ya yi a...
Ministan Kuɗi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki, Wale Edun, ya bayyana cewa tattalin arzikin Najeriya, ya fara farfadowa daga matsalolin da ya fuskanta a baya. Wale Edun,...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ya sauke babban hafsan Soja Janar Christopher Musa da sauran hafsoshin tsaron a wani sauyi a tsarin jagorancin sojin Najeriya...
Hukumar kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta sha alwashin sanya ido kan kamfanoni da ayyukansu har ma da mutanen...