

Rundunar Sojin Najeriya, ta sanar da cewa, dakarunta sun kama wani fitaccen jagoran ’yan bindiga da ake zargin ya daɗe ya na addabar matafiya a kan...
Hukumar kiddiga ta kasa NBS ta ce kasar nan tayi asarar kusan sama da Naira Biliyan 940 na fitar da kayayyaki zuwa Amurka a cikin watanni...
Rundunar Sojin Saman Nijeriya ta ce ta biya diya ga mutanen ƙauyukan Gidan Bisa da Rumtuwa, a Karamar Hukumar Silame ta jihar Sokoto bayan wani harin...
’Yan bindiga sun kai hari kauyen Fananawa da ke karamar hukumar Bukuyum ta jihar Zamfara, inda suka halaka mutum ɗaya tare da sace mutane biyar, a...
Wata Babbar Kotu a jihar Gombe, ta yanke wa Dagacin Gundumar Bangunji, Sulei Yerima, da Shedrack Aliyu hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan samun su da...
Ƙasashen ƙungiyar Alliance of Sahel States AES, wato Burkina Faso, Nijar da Mali sun buɗe bankin zuba jari da ci-gaba domin aiwatar da manyan ayyukan more...
Ƙungiyar E Health mai zaman kanta, ta yaye ɗalibai ɗari da ta koya wa ilimin harkokin fasahar zamani a kyauta ƙarƙashin makarantarta ta E Health Academy...
Wani jigo cikin tsaffin kansilolin jihar Kano da gwamna Abba Kabir Yusuf ya biyasu hakkokin su na sama da biliyan 8. Ya soki jagororin jami’iyyar APC...
Rundunar ’yan sandan Jihar Lagos ta kama mutane biyar bisa zargin yin garkuwa da wani matashi dan karɓar kuɗin fansa. A cikin sanarwar da mai magana...
Hukumar karbar korafi da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano PCACC, ta mayar da kudade wadanda ta kwato daga hannun mutanen da aka...