

Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya ta sake yin sabon gargaɗi kan yiwuwar samun ambaliya Ruwa a wasu jihohi. A wata takarda da Daraktan Sashen kula da Kwazazzabai...
Dakarun soji, sun hallaka wasu ƴan ta’adda na ISWAP, tare da kama mutane 19 da ake zargin suna tu’ammali da miyagun ƙwayoyi da kuma ceto mutane...
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya dawo gida Najeriya bayan kammala babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya karo na 80 da aka gudanar a birnin New York...
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya tabbatarwa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu cewa wasu gwamnoni daga jam’iyyun adawa na dab da komawa jam’iyyar...
Rundunar ƴan sanda jihar Jigawa ta sanar da cafke mutane 21 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a wurare daban-daban na jihar. Haka kuma, rundunar...
Gwamnatin Sudan, ta fitar da gargaɗin gaggawar samun ambaliyar ruwa a jihohi biyar bayan matakin ruwa a Kogin Nilu ya ƙaru kamar yadda rahoton gidan jaridar...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta kammala tantance mutane biyu da gwamnan Abba Kabir Yusuf, ya aike mata domin naɗa su muƙaman kwamishinoni. Gwamna Abba Kabir...
Rundunar ƴan Sandan Jihar Sokoto, ta sanar da cewa daga ranar Alhamis, 2 ga watan Oktoba bana, za ta fara aiwatar da doka ta hana zirga...
Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Laraba a matsayin ranar hutu a fadin ƙasar domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun ƴancin kai. Hakan na...
Shugaban Amurka Donald Trump, ya ce, ya na da yaƙinin samar da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza. Shugaba Donald Trump, ya bayyana hakan ne a...