Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta yi iƙirarin cewa dan takararta na shugaban kasa a zaben da ya gabata na shekarar 2019 Atiku Abubakar na daga...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha al’washin gudanar da bincike kan ƙorafin da wasu manoma ke yi na zargin shugabancin ƙaramar hukumar Tudun Wada karkashin jagorancin...
Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS, ta ce, an samu raguwar hauhawan farashin kayan masarufi a fadin kasa da kaso 22.22 cikin 100 idan aka kwatanta da...
An kammala binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura na jihar Katsina da misalin ƙarfe 5:50 na yamma. A ranar Lahadi,...
Gawar marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta isa mahaifarsa garin Daura domin yi masa jana’iza da yammacin yau Talata. An bar filin jirgin sama na...
Dakarun Sojojin Najeriya bisa jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun gudanar da faretin girmamawa ga tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. An gudanar da faretin ne...
Gawar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta isa filin jirgin sama na Umaru Musa YarAdua da ke jihar Katsina bisa rakiyar mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima....
Gwamnatin jihar Kano, ta ce, ya zama wajibi kamfanoni da ƴan kasuwa su riƙa biyan kuɗaɗen haraji domin tabbatar da gwamnatin jihar ta samu kuɗaɗen da...
Shugaban jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Sulaiman Dungurawa, ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen shekarar 2023,...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai tarbi gawar tsohon shugaban kasar nan a yau Talata a filin jirgin saman jihar Katsina, inda daga nan ne za...