Shugaban jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Sulaiman Dungurawa, ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen shekarar 2023,...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai tarbi gawar tsohon shugaban kasar nan a yau Talata a filin jirgin saman jihar Katsina, inda daga nan ne za...
An dage zaman majalisar zartaswa na gaggawa da shugaban kasa ya kira don nuna alhini ga rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da aka shirya gudanarwa...
Gwamnatin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta sake ɗage zaɓen ƙananan hukumomi da ta shirya gudanarwa a karon farko cikin shekaru sama da 40. Mahukunta sun...
A nasa ran tsofaffin shugabannin Najeriya tare da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu za su halarci jana’izar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yau Litinin a garin...
Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa NSGF ta bayyana kaɗuwa da alhininta game da rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, tana mai cewa wannan babban rashi ne ba...
Ƙungiyar Tarayyar Afirka A U, ta aike da saƙon ta’aziyya bisa rasuwar tsohon shugaban Kasa Muhammadu Buhari ga iyalansa da gwamnati bayan mutuwar tsohon shugaban a...
Wani ginin bene mai hawa 4 da ba a kammala ba a kan titin Abeadi da ke unguwar Sabon Gari a Kano ya rufto tare da...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci mataimakinsa, Kashim Shettima, da ya tafi Birtaniya domin ɗauko gawar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zuwa Najeriya, bayan rasuwarsa...
Tsohon Shugaban kasar nan Muhammadu Buhari, ya rasu a yau Lahadi. Wata sanarwa da mai magana da yawunsa Malam Garba Shehu ya, fitar da yammacin...