

Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi kira ga hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano SEMA da ta mayar da hankali wajen...
Gwamnatin tarayya ta amince da fara biyan alawus ga ɗaliban da ke karantun digiri na farko a jami’o’in gwamnatin tarayya a ƙasar nan da ya kai...
Masu gudanar da sana’ar ɗura iskar gas na kokawa kan yadda ake samun tashin farashin sa, lamarin da ke sanya masu saye don amfanin gida cikin...
‘Yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles sun gudanar da daukar horo na farko a ranar Talata 05 ga Oktoban 2021 da muke ciki a...
A ci gaba da buga wasannin sada zumunci da kungiyoyi a jihar Kano ke yi. Kungiyar kwallon kafa ta Raula FC dake Kano, zata buga da...
A cigaba da buga gasar cin kofin Firimiyar TOPA da kungiyoyin jihar Kano ke bugawa, a ranar Larabar nan 06 ga Oktoban 2021 gasar zata cigaba...
Gwamnatin tarayya ta ce, tana kan tabbatar da ƙarin shekarun ritayar ma’aikata daga shekara 60 zuwa 65. Mataimakin shugaban ƙasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana hakan...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta fara rabon kayan tallafin noma ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a shekarar 2020 a jihar Sokoto....