

Babbar kotun jihar Kebbi ta bada umurnin dawo da Uche Secondus a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa. A Talatar da ta gabata ne wata babbar...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa ICPC ta cafke jami’an hukumar kiyaye hadurra kasa guda sha biyar bisa zargin su da karbar na...
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta tantance tare da tabbatar da sunaye 21 da Gwamna Bala Mohammed ya tura mata a matsayin kwamishinoni. Tabbatar da sunayen mutane...
Ministan kimiyya da fasaha da kuma kirkire-kirkire na Najeriya, Dakta Ogbonnaya Onu ya bukaci masu fasahar kirkire-kirkire dasu zage damtse don gina tattalin arzikin kasar nan...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa ta aikewa da gidan talabijin na Channels takardar tuhuma. Wannan ya biyo bayan wasu kalamai da gwamnan jihar...
Ma’aikatar Bunkasa Masana’antu da kasuwanci da Zuba Jari ta Najeriya ta yi hasashen samar wa gwamnatin tarayya da kudaden shiga Naira biliyan 1 daga ayyukan sashinta...
Jam’iyyar PDP ta nada Yemi Akinwonmi a matsayin sabon shugaban ta na kasa. Yemi Akinwonmi wanda shi ne mataimakin shugaban jam’iyyar reshen kudancin kasar nan. Mai...
Babban jojin jihar nan mai shari’a Nura Umar ya sallami wasu Fursinoni 35, wadanda aka tsare su ba bisa Ƙa’ida ba, a gidan gyaran hali na...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bai wa iyalan wasu jami’an ta biyu da suka rasu a bakin aiki tallafin naira miliyan ɗaya da dubu dari...
Ƙungiyar dattawan Arewa ta ce mamayar da yan bindiga suka yiwa kwalejin koyar da harkokin tsaron Najeriya ya nuna cewa tsaron kasar yana da rauni. Sakataren...