

Gwamnatin tarayya ta ce kamfanin Twitter ya rubuto wa Najeriya wasika yana buƙatar da a zauna a teburi don sasanta saɓani da ke tsakanin kasar nan...
Harin da wasu jiragen yaƙin rundunar sojin saman ƙasar nan suka kai a wani matsugunin fulani makiyaya a yankin ƙananan hukumomin Keana da Doma a jihar...
Wani rahoto daga ofishin kula da basuka na ƙasa DMO ya ce cikin shekaru 6 da suka gabata, gwamnatin shugaba Buhari ta ciyo bashin dala biliyan...
Bayar da gudunmowar jini na taimakawa wajen rage mace-macen marasa lafiya dake bukatar jini a asibitoci. Babban jami’in cibiyar bayar da jini ta kasa Dakta Joseph...
Majalisar wakilai ta ce ba za ta amince da yunkurin da wasu masu fafutukar a raba kasar nan gida biyu ke yi ba. Dan majalisa mai...
Ma’aikatar wasanni ta Najeriya ta rushe hukumar gudanarwar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta kasa. Hakan na kunshe ta cikin wata sanarwa da mai taimakawa ministan wasanni...
Rundunar sojin Najeriya ta bukaci ragowar ‘yan ta’addar Boko Haram da su mika wuya tare da rungumar tsarin zaman lafiya. Babban kwamandan runduna ta 7 ta...
Shugaban kwamitin kula da rundunar sojin ƙasar nan na majalisar dattijai, Sanata Ali Ndume, ya ce, sojojin Najeriya ba su da ta cewa, idan har suka...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta bukaci daliban da ke shirin rubuta jarrabawar da su kammala yin rajistar daga ranar 15 ga...
Rikicin shugancin hukumar wasannin guje-guje da tsalla-tsalle ta kasa AFN, na kara kamari yayin da kowane tsagin bangarorin biyu ke shirin gudanar da zabe a yau...