Babbar kotun shari’ar Musulinci da ke zamanta a Kofar Kudu karkashin jagorancin mai shari’a Ustaz Ibarahim Sarki Yola, ya ba da umarnin kamo masa mai unguwar...
Rahotanni sun tabbatar da cewar ‘yan majalisun tarraya na dab da amincewa da dokar shaidar samun Digiri ko babbar Difloma ta HND, zama tilas ga duk...
Hukumar shirya jarabawar JAMB, ta sanar da kammala shirye-shiryen siyar da form din jarrabawar tantance shiga manyan makarantun gaba da sakandire, na UTME da DE, na...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce za tayi duk mai yiwuwa wajen ganin ta ceto daliban kwalejin nazarin tsirrai da dazuka ta kasa da ke Afaka, a...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta na operation lafiya dole sun samu nasarar kashe ‘yan boko haram da dama a jihar Borno. Hakan na kunshe...
Majalisar wakilai ta bai wa wasu hukumomi goma sha bakwai da ke karkashin kamfanin mai na kasa (NNPC) wa’adin mako guda da su gurfana gaban kwamitinta...
Kungiyar Jama’atul Tajdidul Islam ta gurfanar da Kwamishinan Shari’a kuma atoni Janar na jihar Kano Barista Lawan Abdullahi gaban kotu, tana bukatar kotun da ta tursasa-shi...
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan wata makarantar firamare dake kauyen Rama a karamar hukumar Birnin Gwari, inda suka...
Wata Kungiya mai rajin tallafawa matasa a nan Kano mai suna Arewa Agenda, ta yi kira ga matasa da su dage wajen neman ilimin fasahar zamani...
Hukumar kula da matasa ‘yan hidimar kasa ta fitar da sunayen wasu makarantu guda 8 daga kasashen waje guda uku da ba ta amince su yi...