

Gwamnatin jihar Kano ta yi watsi da matsayar da Jama’atu Nasril Islam bisa jagorancin Sarkin Musulmi ta ɗauka kan shirin muƙabalar malamai a Kano. Da yake...
A daren jiya Laraba 3 ga watan Maris 2021, wasu mutane dauke da makamai da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sunyi kokarin kutsa kai...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Gwaram a jihar Jigawa Alhaji Yuguda Hassan Kila ya rasu. Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Ƙunci da...
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) a jiya laraba ta amince da sake fasalta aikin titin Kano zuwa Abuja. Ministan ayyuka da gidaje Babatunde Raji Fashola ne...
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) a jiya laraba ta amince da sake fasalta aikin titin Kano zuwa Abuja. Majalisar ta ce a yanzu za a kashe...
Rundunar sojojin kasar nan ta tabbatar da cewa wasu sojojinta guda dari da daya sun tsere daga bakin daga. A cewar rundunar sojin wadanda aka nemesu...
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya ce, a shirye yake da ya ajiye mukamin sa na gwamna matukar hakan zai sa a samu zaman lafiya...
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a na tsawon awanni ashirin da hudu a garin Jangebe da ke yankin karamar hukumar Talata Mafara, farawa...
Babban sakataren kwamitin Olympic na kasa Olabanji Oladapo, ya ce, za a bai wa ‘yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle da suka samu damar zuwa gasar Olympic...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF Amaju Pinnick, ya ce, shi bai ga wani kalubale ba dan tawagar Super Eagles ta bi jirgin ruwa zuwa...