

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya soke tsohon mafi karancin albashi na Naira dubu 30 da ake biyan ma’aikatan jihar Kano. Abdullahi Umar Ganduje ya...
An kama daya daga cikin matasan da suka yi wata yarinya aika-aika a Jama’aren jihar Bauchi kafin tawagar gwamnatin jihar ta zo nan Kano a jiya...
Tsohon gwamnan Kano kuma sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau ya yi martani ga tsohon gwamnan Kano Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso da shugaban...
Kwamitin shugaban kasa da ke kula da harkokin tattalin arzikin kasa, ya ce, akalla mutane miliyan 12 na fama da kangin talauci a jihohin Kano da...
Babban limamin Zazzau Shaikh Dalhatu Kasim Imam ya jagoranci jana’izar Marigayi Iyan Zazzau Alhaji Bashir Aminu, ya yin da Shaikh Sani Khalifa ya gudanar da addu´a...
Tsohon gwamnan jihar Kano Kuma sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau, ya ce zai gina katafaren wajen shan magani a Asibitin Aminu Kano a shekarar...
Kwalliya dai wata dabi’a ce mai dogon tarihi a tsakanin mata, inda a zamanin baya mata suke aiwatar da kwalliyar dai- dai da zamaninsu a lokutan...
Hukumar yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta tabbatar da cewa an samu masu ta’ammali da miyagun ƙwayoyi a cikin ƴan takarar shugabannin ƙananan hukumomi da...
Kungiyar tsofaffin daliban kwalejin Rumfa ta kasa ta ce shirin bayar da ilimi kyauta kuma wajibi na gwamnatin jihar Kano ba zai tabbatar ba har sai...
Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya bukaci hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa NEMA da ta hanzarta tallafawa mutanen da rikici ya raba da...