

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kai ziyarar jajantawa ga iyalan jami’an tsaron da suka rasa rayukan su da ma wadanda suka jikkata sakamakon...
Hukumar kula da ilimin bai-daya ta Jihar Kano SUBEB ta ce za ta shigar da almajiran tsangaya cikin tsarin nan na Better Education Service Delivery for...
Gwamnatin jihar Kano ta ce duk da alkaluma sun nuna cewa Jihar Kano na kan gaba wajen samun nasarar yakar cutar Corona, to amma wajibi ne...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC reshen jihar Kaduna ta ce ta gurfanar da wadanda suka karya dokokin tuki su akalla dari biyu da sittin...
Rundunar sojin kasar nan ta sanar da cewa jami’anta hudu da kuma ‘yan sanda goma aka kashe yayin kwanton bauna da ‘yan kungiyar Boko Haram suka...
Ƙungiyar iyaye da malaman makaranta ta ƙasa shiyyar Kano PTA, ta buƙaci gwamnatin jihar Kano da ta soke ci gaba da rubuta jarrabawar Qualifying baki-ɗaya. Shugaban...
Gamayyar kungiyoyin kwadagon kasar nan na NLC da TUC sun sha alwashin fara yajin aikin da ta kuduri aniya a gobe litinin sakamakon karin farashin man...
Masarautar Shinkafi a jihar Zamfara ta amince da naɗin Ambasada Yunusa Yusuf Hamza a matsayin Falakin Shinkafi. Wannan na cikin wata sanarwa da Sarkin Shinkafi Alhaji...
Ƙungiyar kwadago ta Jihar Kano ta umarci mambobinta su tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga ranar litinin mai zuwa har sai sunji sanarwa daga...
Shalkwatar tsaron kasar nan tace wani guda daga cikin manyan kwamandojin kungiyar boko Haram ya mika kansa ga shalkwatar tasu tare da matansa guda hudu bayan...