

Har yanzu masu kananan sana’oi a nan jihar Kano na cigaba da kokawa dangane da irin yadda bullar annobar cutar corona ta durkusar musu da tattalin...
Kungiyar direbobin tifa ta kasa reshen jihar Kano ta bukaci gwamnatin Kano data dakatarda karin kudin dutse da wasu kamfanonin kasar Sin dake sarrafa duwatsu sukayi...
Babban kwamandan hukumar Hisabh Ta jihar Kano Shiek Muhammad Harun Ibini Sina ya yi alkawarin samarwa mutane masu bukata ta musamman aikin yi matukar suna da...
Daga Hafsat Danladi Abdullahi Hukumar lafiya ta duniya WHO tare da hadin gwiwar kungiya mai rajin kare kai daga illar kashe kai ta duniya ta kebe...
Shugaban kasa Muhammdu Buhari na tsaka da ganawa da wasu daga cikin masu ruwa da tsaki kan yadda aka sami tashin gwauron zabi na firashin kayan...
Mai garin Gama da ke karamar hukumar Nassarawa anan Kano ya koka kan matsalar karancin ruwan sha da suke fuskanta tsawon shekaru ba tare da mahukunta...
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta tabbatar da karuwar mutane 176 masu dauke da cutar Covid-19, wanda hakan ya kara yawan masu cutar a...
Hukumar kiyaye afkuwar haddura ta kasa FRSC ta yi Karin girma ga wasu manyan jami’an ta guda saba’in da tara zuwa matsayin mataimakan kwamandan hukumar. Hakan...
Shugaban kamfanin mai na kasa NNPC Mele Kyari yace gwamnatin tarayya ta Rufe Matattun man kasar nan saboda rashin gudanar da ayyukansu yanda ya kamata. Shugaban...
Gwamnatin tarayya ta bai wa shugaban hukumar manyan asibitocin kasar nan umarnin da ta maye gurnbin likitocin da suka tsuduma yajin aiki da ‘yan hidimar kasa...