

‘Yan majalisar sun yi zama na dan wani lokaci, kafin daga bisani majalisar ta yanke shawarar dage zamanta na ranar Laraba. Sanarwar ta biyo bayan wani...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce ma’aikata za su koma bakin aiki daga ranar Litinin, wanda ya yi dai-dai da ranar shida ga watan Yuli. Gwamna Muhammad...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince a bude makarantu a kasar, bayan da suka dogon hutu saboda annobar Coronavirus. Hakan ya biyo bayan wata ganawa da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya janye dokar hana tafiye-tafiye tsakanin jihohin Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan da shugaban ya gana da shugabannin kwamitin kar-ta kwana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara tsawaita dokar zaman gida dole, zuwa mako hudu. Dokar za ta fara aiki ne da tsakar daren ranar Talata, wanda...
Sama da mutum miliyan 10 ne suka kamu da cutar Covid-19 a fadin duniya yanzu haka, yayinda kididdigar hukumomin lafiya suka tabbatar da cewa sama da...
Ana shirye shiryen yiwa dabbobi sama da Miliyan daya duk shekara allurar rigakafi a jihar Kano wanda za ‘a fara shirin a watan Nuwamba mai kamawa...
Yayin da harkokin kwallon kafa ke ci gaba da dawo wa a nahiyar turai a ‘yan kwanakin nan, wani batu da masu sharhin wasanni suka mai...
Kungiyar Kwallon kafa ta Middlesbrough ta sanar da raba gari da mai horar da kungiyar tsohon dan wasan kasar Ingila Jonathan Woodgate, ta re da...
Kasar Japan ta sanar da ficewa daga neman karbar bakuncin wasan kofin duniya na mata a shekarar 2023. Fitar kasar ta Japan ya sa yanzu...