Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Za’a bude makarantu a Najeriya

Published

on

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince a bude makarantu a kasar, bayan da suka dogon hutu saboda annobar Coronavirus.

Hakan ya biyo bayan wata ganawa da shugaban ya yi da kwamitin fadar shugaban kasa da ke sanya ido kan cutar Covid-19.

Sai dai ajujuwan da aka amince a bude a makarantu sun kunshi aji shida kadai a makarantun firamare, sai kuma aji uku da aji shida a makarantun sakandire, domin basu damar rubuta jarabawar karshe na kammalawa.

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!