

Wata gobara da ta tashi da Unguwar Tudun Maliki dake nan birnin Kano, ta yi sanadiyar Asarar dukiyoyi masu tarin yawa, tare da lalata wasu gidaje...
An dauki matakan tsaro a harabar majalisar dokoki ta Kano a dazu bayan da jami’an tsaro suka mamaye majalisar Wakilin mu na majalisar dokoki Awwal Hassan...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarun da ake yadawa a shafukan sada zumunta wanda ke bayyana cewa an samu bullar Annobar Coronavirus a jihar Kano. Hakan...
Da misalin karfe biyu na ranar yau Litinin ake sa ran cewa, gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje zai yi wa al’ummar jihar Kano jawabi...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe dukkan Tsangayun karatun alkur’ani da makarantun Islamiyya dake fadin jihar don kaucewa annobar Coronavirus. Shugaban hukumar Tsangayu da makarantun...
Tun bayan sanarwar da hukumar Kwallon kafa ta Kasa (NFF) ta fitar na dakatar da dukkan wasannin Kwallon kafa a kasar nan, sakamakon cutar Coronavirus, kungiyoyin...
Dan wasan Kwallon kafa na kungiyar Enugu Rangers International, Ifeanyi George, mai wasa a tsakiya ya rasu sakamakon hadarin Mota da ya rutsa dashi da abokanan...
Kungiyar bada agajin gaggawa ta RED CROSS tayi kira ga al’ummar kasar nan dasu kara kaimi wajen kula da tsaftar muhallin su domin kare kansu daga...
Gidauniyar Sheikh Karibullah Nasiru Kabara, ta gudanar addu’a ta musamman dangane da cutar Corona Virus , da ta addabi al’ummar duniya baki daya. Taron addu’ar ya...
Jarumin fina-finan Hausar nan Haruna Yusuf wanda aka fi sani da Baban Chinedu ya ce akwai tasgaro cikin sammacin kotu da aka aike masa, na shari’a...