

Mazauna unguwar Shekar Mai daki dake karamar hukumar Kumbotso a nan Kano, sun yi tayin gidajen su ga dagacin yankin Malam Badamasi Muhammad. Tayin ya biyo...
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukunci ga wata mata mai suna Saude Yahya ‘yar asalin garin Utai a karamar hukumar Wudil, da ake zargi da...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da kafa wani kwamiti da zai rika sanya ido tare da tsaftace ayyukan kafafen yada labarai a jihar Kano. Kwamishinan yada...
Babbar kotun tarayya dake Kano karkashin mai shari’a lewis Alagua ta dakatar da hukumar karbar korafe-korafe ta jihar Kano da shugaban ta Muhyi Magaji Rimingado daga...
Jam’iyyar PDP ta yi Allah wadai da yadda ‘yan Majalisar dokokin kasar nan suka amincewa gwamnatin tarayya ta ciyo bashin dala biliyan 22 da miliyan 7....
Hukumomi a kasar Saudia Arabia, ta karkashin ma’aikatar aikin hajji, ta sanar da cewar zata biya al’umma kudin biza da takiti da ‘yan sauran kunji kunji...
Mahukuntan gudanar da gasar tseren motoci na Formula 1, sun ce basu da tabbas akan cewar injin motocin kamfanin Ferrari sun cika sharuda , kasancewar bin...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya ta ce, an samu karin mutuwar mutane goma sha daya sakamakon cutar zazzabin Lassa. A cewar cibiyar adadin ya nuna...
Majalisar dinkin duniya ta ce, har yanzu cin zarfin ya’ya mata na kara karuwa a sassa daban-daban na duniya. Hakan na cikin wani rahoto ne da...
Hukumomi a kasar Paraguay, sun kama tsohon gwarzon dan wasan duniya dan kasar Brazil, Ronaldinho bisa zargin sa da amfani da fason Bogi tare da shiga...