

A yi sauraro lafiya Download Now
Rundunar ‘yansadan ta jihar Katsina, ta ce za fara rataye masu garkuwa da mutane nan ba dadewa ba. Kakakin rundunar ‘yansandan ta jihar Katsina, SP...
A baya-bayan nan ne kudurin dokar da ke neman gyara sashe na 308 na kundin tsarin mulkin kasar nan na 1999, wanda zai baiwa shugabannin majalisun...
Wani kwararren likita a sashen kula da lafiyar al’umma dake asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano Dakta Abdullahi Isa Kauran Mata ya ja hankalin al’umma musamman...
Majalisar dokoki ta bayyana cewa za ta yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin an magance matsalolin muhalli a fadin jihar Kano. Shugaban kwamitin kula da harkokin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta bukaci shugabannin kananan hukumomi 44 na jihar Kano da su guji karkatar da akalar kudaden kananan...
Rundunar’yan sanda ta jihar Kano ta tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hari garin Bagwai dake nan Kano. Kakakin rundunar’yan sanda...
Wani matashi mai suna Shamsu Isma’il ya ransa sanadiyyar awon gaba da wasu masu tseren doki sukayi dashi a unguwar Kundila dake nan Kano. Ana zargin...
Makarantar ‘yan mata ta GSS ‘Yar Gaya dake karamar hukumar Dawakin Kudu a nan Kano, ta gabatar da wani taron bita na musamman ga dalibanta a...
Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a Hotoro, ta cigaba da sauraron karar da wani tsohon Dan Sanda mai suna Abubakar Abdullahi Sheka ya shigar gabanta, yana...