

Shan azumin watan Ramadan wani Rangwame ne da ubangiji ya yiwa bayinsa da suka riski kansu a cikin wani yanayi na rashin lafiya ko wata lalura...
Kungiyar tarayyar turai EU ta baiwa Nigeriya tallafin Naira Miliyan 75 don yaki da cutar sarkewar numfashi wato Diphtheria a turance. Asusun bayar da agajin zai...
Gwamnatin Nigeriya ta bukaci kungiyar kwadago ta kasar NLC da ta janye batun shiga yajin aiki da ta shirya yi a gobe Laraba. Ministan kwadago da...
Shugaban kungiyar kwararun masana a fannin abinci shiyyar Kano, Dakta Auwal Musa Umar, ya ce, akwai nau’in abincin da ke da matukar amfani ga jikin Dan-adam...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce, kimanin mutane Dari tara da ashirin da biyu ne suka kamu da cutar kwalara a Nijeriya. Hakan na cikin...
Shugaban ƙasar Senegal Macky Sall ya bai wa ƴan sanda umarnin daukar matakan da suka dace domin ganin an samar da tsaro, bayan mummunar zanga-zanga da...
Mutane da dama na yin amfani da kayan marmari lokacin azumi sabanin yadda suka saba a baya. Sai dai mutane na kokawa kan yadda a duk...
Jam’iyyar NNPP ta ce, ta dakatar da zanga-zangar lumana da ta shirya gudanarwa yau Alhamis a jihar Kano domin nuna kin amincewa a kan soke zaben...
Kwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya bayyana cewa kawo yanzu an samu rahotanni da dama na ganin jinjirin watan Ramadan na shekarar 1444H a wasu...
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero ya umarci ma’aikatan gwamnati a kasa da su fara yajin aiki daga ranar Larabar makon gobe. Ya kuma ba...