

Masu fashin baki kan al’amuran yau da kullum sun bayyana cewar ofishin karbar korafe-kaorafe da yaki da cin hanci da karbar rashawa na jihar Kano karkashin...
YADDA AKA KAI HARI BABBAN MASSALLACIN A ranar 28 ga watan Nuwambar Shekarar 2014 ne al’ummar jahar Kano suka fuskanci wani mummunan hari da ba’a taba...
A unguwar Sani Mainagge,sakamakon sake bude gidan abinci na Naira talatin gidaje dake makwabtaka da gurin sun fara sauke tukwanansu. Biyo bayan maganar da minstan noma...
Jami’an Hukumar Hisba ta jihar Kano sun sami nasarar cafke wasu mata da maza da ake zargin suna zaman kansu a unguwar na’ibawa da ke yankin...
Download Now A yi sauraro lafiya.
Download Now A yi sauraro lafiya.
Wata kungiya mai rajin cigaban garin Kiru wato Kiru Development Community Forum ta ce suna fuskantar matsaloli da dama da ke addabar cigaban gari da suka...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za tayi iya bakin kokarinta wajen tabbatar da gyaran dokar kafa hukumar bunkasawa da kuma samar da tallafi ga bangaren...
Ma’aikatar kananan hukumomin ta jihar Kano ta gabatar da naira biliyan dari biyu da goma sha shida da miliyan sittin da biyu da dubu dari tara...
Wani kwararre a fannin kafafen sada zumunta jihar Kano, Bashir Bashir Galadanci ya kai karar kakakin rundunar ‘yan sandar jihar Kano bisa zargin cin zarafinsa tare...