Kotun daukaka kara dake Abuja ta soke daukaka karar da dakataccen babban jujin kasar nan Walter Onnoghen ya shigar gaban ta. Kotun ta ce karar an...
Shugaban kasa muhammadu Buhari ya bukaci manyan hafsoshin tsaron Najeriya da su kara jajircewa wajen tabbatar da cikakken tsaron rayuka da dokiyoyin al’umma. Muhammadu Buhari na...
Hukumar wasan kwallon Rugby ta Najeriya NRFF ta nada Abubakar Yakubu wanda aka fi sani da Yaro a matsayin sabon mai horas da kungiyar. A cewar...
Mambobin wata kungiya mai rajin kishin al’ummar Kano da wasu daga cikin mutanen jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna adawa da sanya hannun...
Majalisar zartaswa ta amince da fitar da Naira Miliyan dari tara da saba’in da Bakwai, domin samar wa ma’aikatan hukumar fasa kwauri ta kasa muhalli. Ministar...
Kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta bayyana bukatar dake akwai wajen mutane su rinka shigowa ana damawa dasu a yayin gudanar da ayyukan su....
Sabon shugaban kungiyar dalibai ‘yan asalin jihar Kano NAKSS reshen jami’ar Bayero a nan Kano Kwamred Musa Usman Sani, ya jaddada kudurin sa na kawo karshen...
Majalisar dokokin jihar Kano ta sahale ga gyaran dokar masarautu ta jihar Kano wadda ta amince da kafa sabbin Sarakunan yanka masu daraja ta daya a...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rage wa ma’aikatan jihar lokacin aiki na awanni 2 a yayin watan azumin Ramadana mai girma na wannan shekara ta 2019. Mai...
Shugaban kasa Muhamamdu Buhari ya ce yana sane da nauyin da ke wuyan sa yana mai yin alkawarin cewa ba zai baiwa ‘yan Najeriya kunya ba,...