Rundunar hadakar jami’an ‘yan sanda dake karkashin ofishin Babban Sufeton ‘yan sandan ta cafke wasu kwamandoji hudu na ‘yan bindiga a jihar Zamfara. Kwamandojin da suka...
Rundunar sojin Najeriya ta yi holin wasu mutane 13 da ta ke zargin suna da hannu wajen bacewar Janar Idris Alkali, wanda ya bata a watan Satumbar...
Shugabancin kungiyar kwadago ta kasa bangaren Joe Ajaero, ta ce, gamayyar kungiyoyin kwadagon kasar nan ba zasu sanya hannu kan duk wata yarjejeniya da gwamnatin tarayya...
Kungiyar kasa da kasa da ke yaki da cin hanci da rashawa wato transparency international, ta bukaci da a gudanar da bincike da babu hannun gwamnati...
Kungiyar malaman kwalejojin kimiyya da fasaha ta kasa (ASUP) ta yi barazanar shiga yajin aiki, matukar gwamnatin tarayya ta kyale hukumar kula da ilimin sana’a ta...
Asusun tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya UNICEF ya fara taro na musamman da masu rike da masarautun gargajiya a arewacin kasar nan domin tattauna...
Asusun bada lamuni na majalisar dinkin duniya IMF ya shawarci kasar nan da ta lalubo hanyoyin da za ta bunkasa kudaden shigar ta musaman ta bangaren...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta koka kan yadda matasan kasar nan da kuma Mata ke ta’ammali da Kwayoyin Tramadol da...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gargadi ‘yan siyasa tare da jam’iyyun da su kaucewa dabi’ar fara yakin neman zabe tun kafin lokaci...
Kungiyar da ke rajin tabbatar da adalci a cikin ayyukan gwamnati da yan majalisu SERAP ta bukaci shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ya umarci ministan shari’a...