Hukumar EFCC ta karyata ikirarin da gwamnan jihar Ekiti mai barin gado yayi kwanakin baya a shafin sa na Tweeter cewa zata dawo da shari’ar da...
Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya, ya kakabawa kasar Sudan ta Kudu takunkumin haramta mata sayen makamai. Kudurin da Amurka ta gabatar dai ya samu amincewar...
Kungiyar ‘yan Sintiri ta Vigilante ta yi kira ga gwamnatin Jihar Kano kan ta samar da hadin kai tsakanin Kamfanoni masu zaman kansu don samar da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci al’ummar Najeriya kara hakuri dangane da matsalolin tsaro da ake fuskanta a sassa daban-daban na kasar nan, Kasancewar gwamnatin sa...
Gwamnatin jihar Adamawa ta ce za ta kara yawan jami’an tsaro a wuraren da ake fama da matsalolin tsaro a fadin jihar domin kare rayukan al’umma....
[foogallery id=”9114″]
Rundunar sojin saman kasar nan ta ce ta sake sauyawa wasu daga cikin manyan jami’anta wurare aiki daban-daban a fadin kasar nan domin tabbatar da daidaito...
Hukumar kula da jami’oi ta kasa NUC, ta ce; kaso daya cikin dari na adadin al’ummar kasar nan ne kawai suka iya samun gurbi a jami’oin...
Hukumar WAEC da ke shirya jarrabawar kammala karatun sakandire ta yammacin Afurka, ta saki sakamakon jarrabawar bana na watan Mayu da Yuni. Da yake sanar da...
Majalisar wakilai ta ce zata binciki kudaden da aka warewa hukumar kashe gobara ta kasa a kasafin kudin shekarar 2011 na naira biliyan biyu da miliyan...