Fadar shugaban kasa ta zargi ‘yan siyasa da shirya kashe-kashen da ke faruwa tsakanin manoma da makiyaya a yankin arewa maso tsakiyar kasar nan. Hakan na...
Wata Cibiya mai rajin tallafawa rayuwar Iyali da dakile cin zarafin bil’adam ta AHIP, ta bayyana damuwarta kan karuwar cin zarafin ‘dan-adam da ke karuwa a...
Jami’an tsaro sun cafke dan majalisar Dattijai mai wakiltar Kogi ta yamma Sanata Dino Melaye, a filin Jirgin sama na Nnamdi Azikwe da ke birnin tarayya...
Gwamnatin jihar Kaduna tare da hadin gwiwar Bankin musulunci sun gina makarantun sakandiren kimiyya da fasaha guda shida kan kudi sama da naira biliyan dari bakwai...
Gwamnatin jihar Kaduna ta kori sabbin ma’aikatan ta kimanin 5000 da dauka aiki domin maye gurbin malaman firamare sama da 20 da ta kora a baya...
Kasar Amurka ta bukaci Najeriya da ta sauya dabarun da ta ke amfani da su a yanzu haka wajen yakar yan kungiyar Boko Haram la’akari da...
Rundunar yan sandan kasar nan ta yi nasarar samo sandar majalisar dattijai da wasu bata gari suka dauke ana tsaka da zaman majalisar na jiya Laraba....
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce a halin yanzu tana ajiye da katin zabe na dindindin akalla kusan miliyan 8 da ba...
Gwamnatin Jihar Gombe ta koka kan yadda aikata laifukan fyade suka zamo ruwan dare game Duniya a Jihar musamman ma a kwanakin nan. Gwamnan Jihar Gombe...
Gwamnatin tarayya ta ce zata kafa kwamitin koli da zai riga bata shawarwarin kan kirkire-kirkere fasahar zamani, don inganta bangare a fadin kasar nan. Mataimakin shugaban...