Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki ya yi Allah-wadai da harin da wasu da ake zargin yan fashi ne suka kai kan wasu bankuna a...
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa zata yi duba na tsanaki kan kungiyoyi masu zaman kan su a kasar nan don tattara bayanan su, sanin adadain...
Majalisar zartaswar jam’iyyar APC za ta dauki mataki na karshe a ranar Litinin mai zuwa kan maganar karin wa’adin shugabannin jam’iyyar na kasa dana jihohi da...
Mutane uku ne suka rasa rayukan su yayin da wasu shida suka samu raunuka yayin wani hadari da ya auku kusa da tashar motoci da ke...
Rundunar Yansanda ta jahar Kano ta karbi bindigogi da albarusai guda 60 daga hannun mutane da suka mika da kansu domin yin biyayya ga umarnin babban...
Hukumar jindadin Alhazan Jihar Bauchi ta ce, ta kara wa’adin biyan kudaden aikin Hajjin bana zuwa Talatin ga watan Afrilun da muke ciki. Shugaban hukumar Alhaji...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ce ta sabunta kwamitocin da za su riga kula da katin zabe tare da wayar da kan...
Farashin danyen Man Fetur ya daga a kasuwar Duniya sakamakon tsammanin cewa kasar Amurka ka iya sake sabunta wani takunumin cinikayya kan kasar Iran mai arzikin...
Shugaban Majalisar Dattijai Sanata Bukola Saraki ya musanta zargin da ake yadawa a wasu kafafan yada labarai cewa wai zai nemi takarar shugabancin kasar nan a...
Majalisar Dattijai ta zargi mai rikon mukamin shugabancin hukumar EFCC Ibrahim Magu da karya doka, a yunkurin da hukumar ta yi na kama tsohon babban daraktan...