Rundunar sojin Nigeria ta ce dakarunta sun cafke wani mutum daya shahara wajen hada bama-bamai ga mayakan kungiyar Boko Haram. Rundunar ta ce an cafke...
Wata zanga-zanga ta kaure a kofar gidan gwamnatin Najeriya da ke Birnin London inda shugaban kasa Muhammadu Buhari ke zaune a halin yanzu. Sai dai...
Fadar shugaban kasa ta ce zance ne maras tushe da wasu al’ummar kasar nan ke yadawa na cewar shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai...
Hukumar kidaya ta kasa NPC ta ce a yanzu haka adadin al’ummar kasar nan ya kai miliyan dari da casa’in da takwas, inda adadin al’ummar da...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce a shirye ta ke wajen ganin ta kammala dukkannin aikin ci gaban kasa kamar yadda ya ke kunshe cikin tsare-tsaren kayyadajjen...
A ranar 10 ga watan Afrilun Runudanar ‘yan-sandan kasar nan ta ce wata Amarya mai suna Wasila Tasi’u mai shekaru 13 da aka yi wa auren...
Wata gobara da ta tashi a Unguwar Ola-Oti da ke garin Kankatu a birnin Ilorin Jihar Kwara, ta yi sanadiyyar kone dakuna 25 da kuma shaguna...
Babban bankin kasa, CBN ya ce akwai bukatar samar da kwararan manufofin da za su lura da bunkasar tattalin arziki da kudaden da ake samu ta...
Gwamnatin kasar Jamhuriyar Nijar ta ce za ta rika aiki tare da takwararta ta kasar nan domin bunkasa ilimi tsakanin al’ummomin kasashen biyu. Babban sakatare a...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana watsi da zargin da wasu mutane ke yi kan shirin ta na gina gadar sama a shatale-talen dangi inda suke cewa...