

Sama da mutum 15 ne suka Mutu yayin hadarin wani kwale-kwale da ya Nutse a karamar hukumar Shagari dake jihar Sokoto. Shugaban karamar hukumar ta Shagari...
Ministan yada labarai da raya al’adu Alhaji Lai Muhammad ya ce tarihi ba zai manta da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba kan irin cigaba da...
Hukumar Hisbah a Kano ta tsare wani matashi bisa zargin shunawa mata gabansa tsirara a unguwar Na’ibawa Rimin Hamza. Tun da farko dai matan auren unguwar...
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce, an kama mutane 80 da ake zargi da taimakawa ‘yan bindiga a jihar. Wadanda ake zargi sun hadar da mata dake...
Tauraron TikTok Ashir Idris da aka fi sani da Mai Wushirya ya ce, sakamakon TikTok ya shiga sayar da magungunan mata. A zantawarsa da tashar Dala...
Kotun majistiri Mai lamba 58 karkashin Mai shari’a Aminu Gabari ta soma sauraron karar da jarumi Ali Nuhu ya shigar da Jaruma Hannatu Bashir. yayin zaman...
Hukumomin lafiyar abinci da muhalli na duniya sun fitar da wani shirin haɗin gwiwa don tunkarar duk wata annoba da ke barazana ga mutane da dabbobi....
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta duƙufa wajen magance tsadar abinci a ƙasar nan. Buhari ya bayyana hakan ne lokacin da yake buɗe taron...