Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da Faransa Karim Benzema, ya lashe kambun gwarzon dan wasan Duniya bangaren maza na shekarar 2022,...
Da alama dangantaka ta ƙara yin tsami tsakanin mawaƙin APC Dauda Kahutu Rarara da Gwamnatin Kano. A baya dai tuni mawaƙin ya ayyana cewa ba zai...
Jarumi Adam Abdullahi Zango yace, rashin kuɗin ci gaba da karatu ne yasa ya shiga harkar film. Adam Zango ya bayyana hakan a tattaunawarsa da Freedom Radio....
Jaruma Fatima Isah Bala wadda aka fi sani da Yasmin a shirin Kwana Casa’in ta nuna damuwa kan yadda wasu mutane ke aibata ƴan film. Yasmin...
Sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau ya fice daga jam’iyyar NNPP zuwa Jam’iyyar PDP. Malam Shekarau wanda tsohon gwamnan ne ya bayyana ficewar ta sa,...
Kotun tafi da gidanka kan tsaftar muhalli ta yanke hukuncn tarar Naira dubu 100 ga hukumomin tashar Motar Rijiyar Zaki a Kano. An yanke hukuncin ne...
Jam’iyyar APC ta ce, rikicin da ya kunno kai a jam’iyyar NNPP gaba ta kai su. Mai magana da yawun jam’iyyar APC Ahmad S. Aruwa ne...
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara tantance sunayen sabbin kwamishinonin da ake son nadawa. Majalisar ta sake karɓar sunan tsohon kwamishinan lafiya Dakta Aminu Ibrahim Tsanyawa...
Gwamnatin tarayya ƙarƙashin ma’aikatar albarkatun Noma ta tarayya ta rufe wasu kamfanonin samar da taki gida 4 a Kano. An rufe kamfanonin ne sakamakon kama su...
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana Hassana Bala a matsayin gwarzuwar shekara a cikin ma’aikatan da suke sharar titi. Karramawar na zuwa ne ta hannun ma’aikatar Muhalli...