Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Babu laifi wajen yin ibadar da ba ta saba wa shari’a ba- Malamai

Published

on

Wani malamin addini musulunci a jihar Kano ya bayyana cewa akwai abubuwa da yawa da basu inganta ba, sai dai kuma yin hakan idan har ya dace da bin Allah da manzonsa to ya na da kyau musulmi ya yi amfani da shi.

Limamin masallacin jumma’a na unguwar Rijyar Zaki, Malam Mukhtar Umar Sharada ne ya bayyana hakan yayin tattaunawarsa da Freedom Radio.

Malamin ya kara da cewa, idan har mutane suka tura sakonni musamman ma a kafar sadarwa suna cewa a lokaci kaza ana so a karanta kaza, ko ayi sallah raka’a kaza a lokacin azumi to ba laifi bane idan mutum yayi amfani da su a musulunce.

Domin jin ci gaban tattaunawar danna alamar Play.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/04/LABARAN-RANA-SAKO-MAHANGA-06-04-2023.mp3?_=1

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!