Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Bankwana da Corona: Masu Cutar 9 suka rage a Kano

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta sallami karin mutane 5 wadanda suka warke daga cutar Covid-19, tana mai cewa a yanzu haka mutane 9 ne kadai suka rage masu jinyar cutar a nan Kano.

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ce ta tabbatar da hakan ta shafin ta na Twitter, inda ta kara da cewa a jiya Litinin, an yiwa mutane 15 gwaji, kuma cikin su ba’a sami ko da mutum guda mai dauke da cutar ba.

A kasa baki daya kuma an sami karin mutane 120 da ke dauke da cutar, inda jimillar masu fama da ita a yanzu haka ya kai dubu 59,465, cikin su kuma an sallami guda dubu 50,951 sai guda 1,113 da suka rasu a dalilin cutar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!