Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa (JAMB) ta fitar da jadawalin yadda za a rubuta jarabawar neman gurbi a manyan makarantun kasar...
Gwamnatin jihar Gombe za ta kashe naira miliyan dari uku da talatin da uku don gina dakunan karatu (LIBRARIES) a makarantu daban-daban da ke fadin jihar....
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da sabuwar bazanar da kungiyar malaman jami’oi ta kasa (ASUU) ta yi da ke cewa, ko dai gwamnati ta biya ma...
Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya ce, ba ya iya bacci idon sa a rufe sakamakon tabarbarewar tsaro a yankin jihohin arewa maso gabashin kasar...
Fitaccen makarancin Alqur’ani a duniya Sheikh Muhammadu Aliyu Assabuni ya rasu yana da shekaru casa’in da daya (91). Sheikh Sabuni ya rasu ne a yau juma’a,...
Kungiyar Malaman Makarantun Kwalejin Ilimin Kimiyya da Fasaha ASUP, ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai Baba ta gani. Kungiyar ta ce daga ranar 6 ga...
Fitaccen malamain addinin musulunci anan Kano Sheikh Umar Sani Fagge ya bayyana musabakar alkurani mai girma a matsayin abinda ke nesanta al’umma daga duhun jahilci da...
Gwamnatin tarayya ta bayyana damuwar ta kan yadda ake samun karuwar yaran da basa zuwa makaranta a kasar nan. Karamin Ministan Ilimi, Emeka Nwajiuba, ne ya...
Gwamnatin tarayya ta ce akwai bukatar al’ummar kasar nan baki daya da su rika kula sosai wajen sanya idanu don kawo karshen hare-haren ‘yan bindiga da...
Jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano ta ce ta kammala shirinta na bude dakunan kwanan dalibai a makarantar don samarwa daliban da bay an...