Gwamnatin tarayya ta bukaci da a dakatar da dokar nan da ta haramta yin kiwo barkatai da wasu jihohin kasar nan suka kafa. Ministan tsaro...
Rundunar ‘yan sandan jihar Nassarawa ta tabbatar da mutuwar wasu jami’an ta uku, sakamakon harin wasu ‘yan bindiga da ya rutsa da su a kauyen Maraban-Udege...
Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON ta kara wa’adin yin rajista da kuma biyan kudin aikin hajjin bana. Daraktan tsare-tsare da bincike na hukumar...
Kungiyar tsoffin ‘yan jam’iyyar PDP da suka koma APC, ta musanta mikawa gwamnati bukatar dakatar da shari’ar da ake yi wa shugaban majalisar dattijan kasar Sanata...
Kungiyar Jama’atul nasril Islam ta soki lamirin gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom da kuma tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama Femi Fani-kayode kan danganta rikicin Makiyaya da...
Hukumar kula da da’ar ma’aikata ta kasa ta yi sammacin babban Sakatare a ma’aikatar Lantarki ayyuka da gidaje Mista Louis Edozien domin gurfana gabanta tare da...
Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom ya ce ba shi ne ke da alhakin kasha-kashen da ke wakana a Jihar ta Benue ba, a don haka ba...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci ‘yan-Najeriya su hanzarta karbar katin zabensu na dindindin ka na kuma su zabi duk wanda su ke so yayin babban...
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta sallami wani jigo a kungiyar siyasa ta Kwankwasiyya kuma tsohon kwamishinan ruwa Dakta Yunusa Adamu Dan-Gwani a daren jiya...
Tsohon shugaban mulkin Sojin kasar nan Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya danganta shekaru 19 na tsayayyen mulkin Dimokradiyya a matsayin wanda rikicin addini da kabilanci ya...