Gwamnatin tarayya za ta gina asibiti a fadar shugaban kasa da zai dauki gadaje 14. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya amince da gina asibitin kamar...
Dakarun sojin kasar nan sun hallaka ‘yan Boko Haram masu alaka da kungiyar ISWAP, lokacin da suka yi yunkurin kaiwa sansani soji da ke Damboa a...
Hukumar kula da rabon arzikin kasa ta ce gwamnatin tarayya da Jihohi da kuma kananan hukumomi sun raba kudi naira biliyan dari bakwai na watan Satumba....
Gwamnatin tarayya ta ce za ta kara samar da karin na’urorin dake inganta tsaro a filayen jiragen saman kasar nan. Shugaban hukumar lura da zirga-zirgar jiragen...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta shirya tsaf don ƙulla alaƙa da ƙasar Denmark domin sarrafa shara ta zamo dukiya. Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Hukumar KAROTA ta kori wani jami’inta mai suna Jamilu Gambo. Shugaban hukumar Baffa Babba Ɗan-agundi ne ya bada umarnin korar jami’in sakamakon kama shi da laifin...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya cire mai unguwar Ƙofar Ruwa B Malam Haruna Uba Sulaiman daga matsayinsa. Mai martaba sarkin ya tube...
A ranar Alhamis 28 ga watan Oktoba, lauyoyin gwamnati 12 suka sake gabatar da shaida na biyu a gaban kotu kan ƙarar da gwamnatin Kano ta...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta ce kafin ƙarshen shekarar 2021 za ta kammala aiki kan kasafin baɗi da Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar mata....
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2022 da ya kai naira biliyan 196 Gwamnan ya gabatar da kasafin ne a...