Gwamnatin jihar Kano ta ce son rai da son zuciya ne ya haifar da shigowar baƙi kasar nan don gudanar da kasuwanci da sauran ayyukan yi....
Wani lauya anan Kano ya bayyana hukuncin da aka zartarwa tsohon shugaban kwamitin gyaran Fansho na ƙasa Abdurrasheed Maina a matsayin abinda yake akan doka da...
Babbar Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ƙarkashin jagorancin mai shari’a Okon Abang, ta zartar da hukuncin ɗaurin shekaru 61 ga tsohon shugaban kwamitin gyaran fansho...
Ƙasar Amurka ta bude iyakokin ta na sama da kasa ga baki ‘yan kasashen waje wadanda suka karbi allurar rigakafi, bayan rufe iyakokin da tayi na...
Gwamnatin tarayya ta ce halin rashin tsaro da kasar nan ke ciki ne ke ƙara ta’azzara farashin kayan masarufi. Ministan tsaron Manjo Bashir Salihi magashi mai...
A ƴan kwanakin nan dai an ga yanda ake fuskantar matsala ta karan cin man fetur a faɗin kasar nan, wanda ba’a san dalilin faruwar hakan...
Ƙungiyar malaman makarantu ta ƙasa NUT ta ce, sama da malamai ɗari takwas ne suka rasa rayukan su sanadiyyar ayyukan ta’addanci a sassan ƙasar nan. Shugaban...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, har yanzu tana ci gaba da binciken inda aka ɓoye tsohon shugaban hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta...
Bayan shafe sama da shekara guda a ranar Alhamis gwamnatin jihar Kaduna ta dage dakatarwar da ta yi wa wata makaranta mai zaman Kanta dake Unguwan...
Cibiyar kula da yanayin dausayin kasa ta Najeriya, ta horas da ma’aikatan gona da manoma kan tafiyar da yanayin kasa a Najeriya. Yayin bada horon shugaban...