An harbe ƙasurgumin ɗan fashin nan da ke satar mutane har ma da shanu mai suna Damuna a jihar Zamfara. Kungiyar da Dogo Gide ke jagoranta...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bada tallafin man fetur a cikin watanni shida na farkon shekarar 2022. Ministar kuɗi kasafi da tsare-tsare...
Gwamnatin Tunisia ta ce daga yanzu ya zama dole dukkanin ‘yan ƙasar da kuma baƙi su nuna shaidar karbar allurar rigakafin cutar COVID-19 kafin shiga wuraren...
Shugaban Turkiyya Recep Tayyib Erdogan ya janye barazanar sa na korar wasu jakadun kasashen Turai 10 sakamakon zargin su da matsawa gwamnatin sa lamba. Musamman na...
Gwamnatin jihar Kano ta ce tana dab da buɗe makarantar ƙwararru masu jinyar ido a jihar. Kwamishin lafiya na jihar Dakta Aminu Ibrahim tsanyawa ne ya...
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce, yana da duukanin nagartar da zai iya tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023. Yahaya Bello ya sanar da...
Kwamishinan ƴan sanan jihar Zamfara Ayuba Elkanah ya ziyarci gidan gyaran hali na Gusau babban birnin jihar. Ziyarar ta sa ta mayar da hankali wajen duba...
Hukumar ƙawata birane ta jihar Kano ta fara aikin dakatar da shaguna da kwantena da aka dasa su ba bisa ƙa’ida ba. Hukumar ta ce, an...
A kowacce ranar 19 ga watan Rabiu Auwal al’umma kan fito domin gudanar bikin takutaha da nufin nuna farin cikin su da zagayowar ranar sunan haihuwar...
Alƙalin alƙalan jihar Kaduna Justice Shehu Ibrahim Ahmad ya rasu. Justice Shehu Ibrahim Ahmad ya rasu ranar Litinin bayan ya sha fama da rashin lafiya. Marigayin...