Tsohuwar Jarumar Kannywood Mansurah Isa ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su samar da dokar sanya finai-finan Hausa a kowacce jiha a faɗin...
Ƙungiyar ƴan jari bola ta kasa tace rashin masana’antun da suke sayan kayansu a arewacin Najeriya ne yasa suke kai wa kudu. Ƙungiyar ta kuma ce,...
Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya rantsar da Injiniya Idris wada Saleh a matsayin sabon Kwamishina a ranar Laraba . Babbar lauyar gwamnati Amina Ƴar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2022. Kasafin dai ya kai Naira biliyan 177 da miliyan 179. Gwamnan jihar Alhaji Muhammad Badaru Abubakar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya isa birnin Faris na ƙasar Faransa domin yin wata ganawa da shugaban ƙasar Emmanuel Macron. Mataimakin shugaban kan harkokin yaɗa labarai...
Hukumar fansho ta jihar Kano ta ce a yanzu ba ta iya biyan kuɗaden ƴan fansho yadda ya kamata sakamakon halin matsi da aka shiga. ...
Kotu ta umarci wasu ƴan sanda biyu a Kano da su biya diyyar miliyan 50 ga iyalan wani matashi da suka yi sanadiyyar ajalinsa. Babbar kotun...
Majalisar ƙaramar hukumar Ɓaɓura a jihar Jigawa ta zartar da dokar hana ɗaura Aure har sai an gabatar da shaidar haƙa Masai a gida bisa tsari....
Tsohon shugaban majalisar wakilai ta ƙasa Ghali Umar Na’abba, ya ce mutuƙar suka dawo jami’iyyar PDP babu shakka za su yi mata garanbawul. Ghali Na’abba ya...
Ƙungiyar dillalan Man Fetur ta ƙasa IPMAN reshen jihar Kano ta gargaɗi mutanen da suke sayan man Fetur su ajiye a gida. Shugaban ƙungiyar Alhaji Bashir...